Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro
Daga Laraba
More Info
Daga Laraba
Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro
Jun 26, 2024
Muslim Muhammad Yusuf

Yayin da ake kammala taron yini biyu a kan matsalar tsaro a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya, hankali ya karkata zuwa ga mataki na gaba.

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai duba yadda gwamnonin yankin suka shirya aiwatar da abin da aka cimma.