Daga Laraba

Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

July 17, 2024 Sulaiman Hassan
Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?
Daga Laraba
More Info
Daga Laraba
Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?
Jul 17, 2024
Sulaiman Hassan

Tun bayan janye tallafin man fetur, gwamnati ke ta rarraba kayan abinci ga talakawa domin rage musu radadi.

A wannan makon Shugaban Kasa Bola Tinubu ya bayar da umarin raba tirela 20 ga kowace jiha a Najeriya da Birnin Tarayya duk da wasu na wannan salo ba ya tasiri.

 Shirin Daga Laraba ya duba yadda tallafin abincin daga gwamnatin zai magance damuwar talakan Najeriya.

Show Notes

Tun bayan janye tallafin man fetur, gwamnati ke ta rarraba kayan abinci ga talakawa domin rage musu radadi.

A wannan makon Shugaban Kasa Bola Tinubu ya bayar da umarin raba tirela 20 ga kowace jiha a Najeriya da Birnin Tarayya duk da wasu na wannan salo ba ya tasiri.

 Shirin Daga Laraba ya duba yadda tallafin abincin daga gwamnatin zai magance damuwar talakan Najeriya.