Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta
Daga Laraba
Daga Laraba
Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta
Sep 18, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Sama da mako guda ke nan bayan komawa makarantu domin fara sabon zangon karatu a kusan dukkanin sassan Najeriya.

Sai dai rahotanni sun yi nuni da cewa, ana samun karancin komawar dalibai makaranta a wasu sassan kasar.

Shirin Daga Laraba na wananan makon zai yi duba ne a kan dalilan faruwar hakan.