Rashin halartar taruka da dan takarar shugaban kasa a APC Bola Tinubu ke yi ya sa ’yan Najeriya yi masa fassara iri-iri.
Shin me ya sa Tinubu ke kaurace wa tarukan da ake ganin zuwansa na da muhimmanci, kuma zai ba shi damar tallata kansa?
Saurari Najeriya A Yau na wannan loikaci domin jin inda gizo ke saka.