Halin Ƙuncin Da Aka Jefa Marasa Lafiya Sakamakon Yajin Aiki
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Halin Ƙuncin Da Aka Jefa Marasa Lafiya Sakamakon Yajin Aiki
Jul 28, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a Text Message.

Yajin aikin ƙungiyar likitocin Najeriya NARD ya sa harkokin kiwon lafiya a fadin Najeriya sun tsaya cak.

Marasa lafiya na ta zuwa asibitoci amma kuma sai dai su su mayar da yan uwansu gida saboda babu likita da zai duba su.

A cikin shirin Najeriya a yau, mun duba yanayin da yajin aikin ya jefa al'umma musamman marasa lafiya.