Abin da Zai Faru da Tattalin Arzikin Najeriya
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin da Zai Faru da Tattalin Arzikin Najeriya
Feb 16, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a Text Message.

Tsadar rayuwa sakamakon karyewar darajar Naira da tashin farashin Dala, da kuma cire tallafin man fetur na cigaba da gasawa ýan Najeriya aya a hannu. 

A tunaninku mene ne zai faru da tattalin arzikin kasar nan idan aka cigaba a haka? 

Wani dan kasuwa ya bayyana mana hasashensa, kuma mun ji ta bakin wani masanin tattalin arziki. Ku biyo mu sannu a hankali