Najeriya a Yau

Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ‘Yan Bindiga

July 22, 2024 Muslim Muhammad Yusuf
Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ‘Yan Bindiga
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ‘Yan Bindiga
Jul 22, 2024
Muslim Muhammad Yusuf

Send us a Text Message.

Jihohin Zamfara da Neja a Arewacin Najeriya na cikin jihohin da ke fuskantar kalubalen tsaro duk da tarin ma’adanai da suke da su.

Sai dai duk da zafin hare-haren da ake samu a wadannan jihohi aikin hakar ma’adanai na ci gaba kamar yadda aka saba.

Shin wace alaka ke tsakanin masu hakar ma’adanai da ‘yan bindiga? Wani binciken da Daily Trust ta gudanar ya gano haka, kamar yadda za ku ji a cikin shirin Najeriya a Yau.

Show Notes

Send us a Text Message.

Jihohin Zamfara da Neja a Arewacin Najeriya na cikin jihohin da ke fuskantar kalubalen tsaro duk da tarin ma’adanai da suke da su.

Sai dai duk da zafin hare-haren da ake samu a wadannan jihohi aikin hakar ma’adanai na ci gaba kamar yadda aka saba.

Shin wace alaka ke tsakanin masu hakar ma’adanai da ‘yan bindiga? Wani binciken da Daily Trust ta gudanar ya gano haka, kamar yadda za ku ji a cikin shirin Najeriya a Yau.