Rawar Da NNPP Ke Takawa A Dambarwar Dakatar Da Ganduje
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Rawar Da NNPP Ke Takawa A Dambarwar Dakatar Da Ganduje
Apr 22, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a Text Message.

Dambarwa ta siyasa ci gaba da daukar hankali game da dakatar da shugaban jam’iyar APC na kasa

Ana ta takaddama da zargin juna tsakanin jam’iyyun siyasa musamman na Kano da gwamnati mai ci a can.

Toh amma wa ke wasa da hankalin wani ko rura wutar rikicin dakatar da Ganduje a jam’iyar APC, Shirin Najeriya a Yau na da karin bayani a kai.