Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa
Jun 10, 2024
Muslim Muhammad Yusuf da Ummu Salmah Ibrahim

Send us a Text Message.

Kiraye-kiraye na karuwa game da matakin da ya kamata a dauka don dakile matsalar karancin abinci mai gina jiki wato tamowa a jikin kanan yara

Kungiyar likitoci ta 'Doctors Without Borders' ta ce an samu ƙaruwar yara masu fama da tamowa a jihohi 11 da ke arewacin Najeriya.

Shirin Najeriya a Yau zai duba matakan da za ya kamata a dauka don kare kai daga kamuwa da tamowa.