Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Najeriya a Yau
Yadda Gurɓacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ‘Yan Najeriya
•
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan
Gurbacewar iska na ci gaba da jan hankalin masu ruwa da tsaki a duniya.
Hukumomi sun ce ‘yan Najeriya na amfani da wasu abubuwa da ke bayar da gudummuwa wajen gurbacewar iskar da muke shaka da barazana ga lafiyar dan adam.
Shin ya girmar matsalar take a Najeriya? Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan wannan batu.