Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.
Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.
Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai? Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.
Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.
Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.
Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai? Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.