Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
Jun 20, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan

Send us a Text Message.

Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.

Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.

Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai?  Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.