A ‘yan kwanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.
Wasu dai suna alakanta hakan ne da tsananin damuwa ko matsin rayuwa.
Shirin Najeriya a Yau zai yi duba na tsanaki don tantance yadda lamarin yake.
A ‘yan kwanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.
Wasu dai suna alakanta hakan ne da tsananin damuwa ko matsin rayuwa.
Shirin Najeriya a Yau zai yi duba na tsanaki don tantance yadda lamarin yake.