Najeriya a Yau

Wane Sauyi 'Yancin Cin Gashin Kai Zai Kawo A Kananan Hukumomi?

Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan

Send a text

Hukuncin kotun koli kan ikon kananan hukumomi ya jefa su cikin farin ciki a fadin Najeriya.

Sai dai yanzu abin da ake son ganin ya faru shi ne yaushe wannan tsari zai yi tasiri kuma me ya rage ga kananan hukumomi.

Shirin Najeriya a Yau ya yi fashin bakin kan abin da hukuncin ya kunsa da mataki na gaba ga kanana hukumomi.