Najeriya a Yau

‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’

Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan Ibrahim

Send us a text

Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.

’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.