Najeriya a Yau

‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’

July 19, 2024 Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan Ibrahim
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
Jul 19, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan Ibrahim

Send us a text

Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.

’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.

Show Notes

Send us a text

Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.

’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.