Abin Da Masu Zuba Jari Suke Gudu Daga Najeriya
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Abin Da Masu Zuba Jari Suke Gudu Daga Najeriya
Jul 23, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hasssan Ibrahim

Send us a text

Masana na nuna fargaba game da rashin tabbas a harkar zuba jari a Najeriya.

Tun a watannin da suka gabata ake ta samun ficewar manyan kamfanoni daga kasar, lamarin da ake alakantawa da wasu tsare-tsaren tattalin arziki.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna kan yadda hakan zai ci gaba da tasiri a kan tattalin arzikin Najeriya.