Mece Ce Illar Zub-Da Kimar Najeriya A Kasashen Ketare?
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Mece Ce Illar Zub-Da Kimar Najeriya A Kasashen Ketare?
Sep 06, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos

Send us a text

Sau da dama, ana yawan batun yadda 'yan Najeriya ke bata wa kasar suna sakamakon ayyukan assha da suke aikata wa a kasashen ketare

Wasu na alakanta wannan lamari da yadda ake ganin 'yan wasu kasar na yiwa 'yan Najeriyar gani-gani a kasashen nasu.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan ne, kan wannan batu.