A karshe dai Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Monday Okpebholo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Edo.
Ya yi nasarar lashe zaben da aka gudanar ranar Asabar ne dai bayan ya kayar da ’yan Takara 16.
To ko me wannan nasara take nufi ga Jihar da al’ummarta?
Wannan na cikin tambayoyin da shirin Najeriya a Yau zai amsa a wannan lokacin.