Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Najeriya a Yau
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
•
Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan Ibrahim
Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.
Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.
’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.
Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.