Rawar Da Fassara Ke Takawa Wajen Habbaka Harshen Hausa
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Rawar Da Fassara Ke Takawa Wajen Habbaka Harshen Hausa
Sep 30, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Yau ce Ranar Fassara ta Duniya wadda Majalisar Dinkin Duniya ta ware don jinjina ga ayyukan kwararrun da suke hada al'ummomi waje daya, da karfafa zaman lafiya da tsaro a duniya ta hanyar juya bayanai daga wani harshe zuwa wani. 

Albarkacin wannan rana, shirin Najeriya A Yau zai tattauna ne kan irin gudunmawar da fassara ke bayarwa wajen habbaka harshen Hausa.