Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
Apr 14, 2025
Idris Ɗaiyab Bature

Send us a text

A yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. 


Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar.
Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci?


Wannan ne batun shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.